ZAZZABIN LASSA: Za mu kara bude asibitoci domin inganta kula da masu fama da cutar a jihar Edo
Bisa ga rahotan mutane 184 ne suka kamu da cutar sannan 29 sun rasu jihar.
Bisa ga rahotan mutane 184 ne suka kamu da cutar sannan 29 sun rasu jihar.
Yakubu ya ce tuni INEC duk ta tattaro kayan zaben da aka fara rarrabawa yanzu duk su na hannun ta, ...
Samar da abinci mai tsafta da nagarta shine mafita wajen inganta kiwon lafiyar mutanen duniya
Shugaba Muhammadu Buhari ya jaddada cewa Najeriya ta fi kowace jam’iyya muhimmanci, a kasar nan.
Sai dai har yanzu ba a kammala tattance ingancin maganin ba.
An gudanar da taron a Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Wukari, Jihar Taraba.
Shugaban Masu Rinjyaye Ahmed Lawan ne ya karanto kudirin neman a tafi hutun, kuma aka amince.
Najeriya za ta bukaci Naira biliyan 134 domin inganta fannin kiwon lafiyar kasar nan
Ayele ya na takarar wakiltar Karamar Hukumar Obi II a zaben 2019 mai zuwa.
Teema ta fadi haka da wasu ababe da dama a hira da tayi da PREMIUM TIMES a garin Kaduna.