Mu yi hakuri mu jira zagaye ta biyun da za ayi, InshaAllah za mu yi nasara – Inji Abba Yusuf
Ina kira ga wuraren da aka samu wadannan matsaloli da za a sake zabe su fito kwansu da kwarkwata su ...
Ina kira ga wuraren da aka samu wadannan matsaloli da za a sake zabe su fito kwansu da kwarkwata su ...
Hausawa dai na cewa ko an kashe biri, to biri ya yi babbar barna. Watakila idan ya sake shiri, zai ...
Mu dauki rashin nasarar PDP a Kano a matsayin Kaddara, Kada a tada hankalin jama'a
APC ta sami kuri’u 26,110, PDP ta samu kuri’u 13,113 a zaben shugaban kasa.
Yan takife sun babbake gidan Abba, dan takarar gwamnan Kano na PDP
A kan hanyar zuwa filin taro daga gidan sarki ma sun rika kwasar tutoci su na jefa wa jama'a.
Kwankwaso ya ce min ba ni kuma da wani karfi a siyasa, don haka na kura da takarar kawai.
Funke har ila yau ita ce Shugabar Kungiyar Editocin Jaridu ta Najeriya, NGE.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Hafiz Abubakar ya koma jam'iyyar PRP daga PDP.
Hirar Ganduje da dan kwangila wajen karbar daloli