Mutane 1,564 sun kamu da cutar Kwalara a jihar Adamawa
Ujulu yace jihar za ta bukaci Naira miliyan 22 domin kawo karshen yaduwar cutar a jihar.
Ujulu yace jihar za ta bukaci Naira miliyan 22 domin kawo karshen yaduwar cutar a jihar.
Mutanen sun rasu a kauyukan karamar hukumar Bida.
Ya sanar da haka ne ranar Litini a garin Yola.
An yi kira ga hukumomin makarantar da su inganta tsafta a tsakanin dalibai.
Kananan hukumomin da suka harbu da cutar sun hada da Hong da Maiha.
Deyin ya bayyana cewa mutane uku sun kamu da cutar Kwalara a jihar.
kananan hukumomin Mubi ta kudu da Mubi ta Arewa jihar ana samun karuwar mutanen da ke kamu da cutar Kwalara.
Jami’in ma’aikatar kiwon lafiya na jihar Adamawa Bwalki Dilli ya sanar cewa mutane 12 sun rasa rayukansu
An kebe wuri a asibitin koyarwa na Tafawa Balewa (ATBU-TH) domin kula da duka wadanda suka kamu da wannan cutar.
Gwamnatin jihar Barno za ta gina sabbin rijiyoyin burtsatse a jihar.