ZAFTARE MA’AIKATAN KADUNA: Ƙungiyar kwadago za ta dawo Kaduna yin zanga-zangar da ya fi na baya
Kungiyar ta ce gwamnan jihar Nasir El-Rufai ya ki cika alkawuran da ya ɗauka na dakatar da zaftare ma'aikatan jihar.
Kungiyar ta ce gwamnan jihar Nasir El-Rufai ya ki cika alkawuran da ya ɗauka na dakatar da zaftare ma'aikatan jihar.
Sun ce akwai kwamacala da ruguguwa a cikin shirin, don haka a dakatar da shi.
An kuma amince a tabbatar an kare tare da tsare albashin dukkan ma'aikatan kamfanonin saida wutar lantarki.
Sauran matatun Warri da ta Kaduna kuma nan ba da dadewa ba za a bayyana wa'adin da za a bayar ...
Taron wanda za a yi ranar Lahadi a fara karfe 7 na yamma, za a shafe tsawon dare ana yamutsa ...
Wabba ya bayyana haka a garin Legas inda ya kara da cewa ƙungiyar kwadago bata fallo takobinta bata shirya ba, ...
CTA ta ce samar da cikakken bayanan karin domin a fahimci yadda dokar kasa ta bayar hurumin yin karin ko ...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), ta bai wa gwamnonin jihohi 36 wa’adin fara biyan mafi kankantar albashi zuwa nan da ...
Ministan Harkokin Kwadago, Chris Ngige ne ya bayyana cimma yarjejeniyar a yau Juma'a bayan sun tashi daga taron.
An dade ana ta kiciniyar tarurrukan neman maslaha. Wanda aka fara jiya Alhamis an fara shi da wuri, domin Ministan ...