Kotu ta sallami El-Zakzaky da Matar sa bayan shafe shekaru sama da 5 tsare
Wakilin mu dake Kaduna ya bayyana cewa sun ga an fice da Shehin malamin da mai dakin sa zuwa gida.
Wakilin mu dake Kaduna ya bayyana cewa sun ga an fice da Shehin malamin da mai dakin sa zuwa gida.