KIWON LAFIYA: Gwamnati Tarayya ta sassauta dokokin Korona a Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta janye dokokin Korona wanda aka saka wa matafiya bayan an samun raguwar yaduwar cutar a duniya.
Gwamnatin Najeriya ta janye dokokin Korona wanda aka saka wa matafiya bayan an samun raguwar yaduwar cutar a duniya.
Shugaban kuka da aiyuka na kwamitin Mukhtar Muhammed ya sanar da haka a hira tashar ‘Channels’ ranar Talata.
Yayin da wasu ke ƙorafin cewa bai kamata Wazirin Adamawa ya fice zuwa Turai domin yin kasuwanci ko biyan wata ...
Yayin da ake amfani da sauran magungunan korona ta hanyar allurar riga-kafi, wannan sabon magani ba allura ba ce, shaƙa ...
Haka nan kuma rahoton ya nuna cewa yawan gwaje-gwajen ƙanjamau da kula da masu ɗauke da cutar ya ragu sosai ...
A ranar Juma'an da ya gabata shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya tabbtar cewa korona ta ci gaba da yaduwa a ...
Tun bayan bullowar cutar a shekarar 2020 mutum 100,125 ne suka kamu a jihar Legas, mutum 28,738 a Abuja, mutum ...
NCDC ta ce bisa ga sakamakon gwajin da ta samu jihar Legas ne kan gaba wajen samu yawan mutanen da ...
Daga nan sai Abuja inda mutum shida suka kamu. Jihar Kaduna ta samu Karin mutum 5 da suka kamu daga ...
World meters ya rawaito cewa ranar Asabar mutum miliyan 500 ne suka kamu da cutar sannan cutar ta yi ajalin ...