KORONA: Mutum 100 cif suka kamu ranar Lahadi a Najeriya
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 100 da suka kamu da cutar Korona a Najeriya ranar Lahadi.
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 100 da suka kamu da cutar Korona a Najeriya ranar Lahadi.
Sarkin Musulmi ba ya kasar aka bude ta, amma sai da ya tura tawaga ta musamman ta wakilce shi.”
Hakan shine mafita, idan kuma ba haka ba, Najeriya zata dade a cikin wannan yanayin.