HARAJIN NAIRA MILIYAN 175: Gwamnatin Kaduna ta garkame harabar Bankin Access uku
Ya ce bankin za ta biya naira 250,000.
Ya ce bankin za ta biya naira 250,000.
Jihar Kaduna dai itace jiha ta farko da ta fara yin asusun gwamnati na bai daya wato TSA.
Ya ce sauran wuraren da suka sami kudaden harajin ya hada da asibitoci da makarantun dake jihar.