An ceto mutane bakwai daga hannun mai safarar mutane a kan iyakar Katsina
An kama matar mai suna Asia Rita a Magama da ke kan iyakar Karamar Hukumar Jibiya da Jamhuriyar Nijar.
An kama matar mai suna Asia Rita a Magama da ke kan iyakar Karamar Hukumar Jibiya da Jamhuriyar Nijar.
Ahmad Babba-Kaita na Jam'iyyar APC ya lashe zaben Sanata, a Katsina
Ya sha alwashin cewa zai kare muradin APC ko da abin zai kai shi ga sadaukar da ran sa.
Zaben Katsina da Bauchi, Ku bi mu kai tsaye a nan
Adesanya ya kara da cewa aikin duba lafiyar masu zaman gudun hijirar ya na gudana ne a babbar firamare ta ...
Ya ce ana gina matatar man ne a garin Mashi.
Ambaliyar wadda ta mamaye yankin ranar 15 Ga Yuli, ta kashe mutane 44 kuma ta lalata gidaje sama da 500.
Hukumar a jiya 19 Ga Yuli, ta bada sanarwar cewa za ta gudanar da zabukan cike gurabu hudu a ranar ...
Allah yayi wa tsohon Sufeto Janar din 'yan sanda Ibrahim Comassie rasuwa yau Alhamis.
An tsinci gawar amarya ta a kauyen Girka da ke yankin Mada Rumfa cikin Jamhuriyar Nijar.” Inji shi.