Boko Haram ya haifar da asarar sama da Dala Biliyan 9 a Arewa maso Gabas – Kashim Shettima
Ya ce idan aka gyara titinan, 'yan Najeriya za su ci moriyar titinan, ba sai 'yan yankin Arewa maso Gabas ...
Ya ce idan aka gyara titinan, 'yan Najeriya za su ci moriyar titinan, ba sai 'yan yankin Arewa maso Gabas ...
Haka Shettima ya bayyana cikin barkwanci da zolaya kan rashin nasarar da Kotun Ɗaukaka Ƙararrakin Zaɓen Shugaban Ƙasa ta bai ...
"Amma dai ni ina da yaƙinin cewa tawagar ku na da basirar za ku cimma muradun inganta tattalin arzikin Najeriya.
Yawancin matsalolin dai sun faru ne sanadiyyar rashi ko ƙarancin masu zuba jari a Najeriya
Bayan haka kuma an naɗa kwamiti domin ganawa da kungiyoyin Kwadago domin a tattauna da su.
Shettima tare da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, su ka kai ziyarar rasuwar Abubakar Galadanci.
Kafin ya fara bayani sai da ya yi rantsuwar kaffara da Kwansitushin, a matsayin babban mai bayar da shaida na ...
Sanarwar ta biyo bayan maganganu da ake yaɗawa akan hakan wanda ake alaƙanta su da mataimakin shugaban ƙasar.
An yi ganawar tare da gungu ko gamayyar mambobi masu biyayya ga zaɓin da jam'iyya ta bayar a batun shugabancin ...
Ɗan takarar jam'iyyar LP, Peter Obi, ya jefa ƙuri'a a garin su mai suna Agulu, cikin Jihar Anambra.