KORONA: Mutum 136 suka kamu da cutar a Najeriya ranar Asabar
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 136 da suka kamu da cutar Korona a Najeriya ranar Asabar.
Hukumar NCDC ta sanar da karin mutum 136 da suka kamu da cutar Korona a Najeriya ranar Asabar.