KARANCIN MALAMAI: Ma’aikatan gwamnati 5000 za su koma aji – In ji Ganduje
Kwamishinan yada labarai Muhammad Garba ya sanar da haka wa manema labarai ranar Lahadi a garin Kano.
Kwamishinan yada labarai Muhammad Garba ya sanar da haka wa manema labarai ranar Lahadi a garin Kano.