Kira ga gwamnati da ta halasta sana’ar mu – Karuwan Najeriya
Daga karshe ta ce yin hakan kadai ne zai taimaka musu wajen samun kariya da kiwon lafiyar da suke bukata.
Daga karshe ta ce yin hakan kadai ne zai taimaka musu wajen samun kariya da kiwon lafiyar da suke bukata.
Da ga karshe ya ce mafi yawan mata a garin Abuja na aikata sana’ar Karuwanci saboda kudin da suke samu ...
Ya ce rashin kiyaye yadda ya kamata a sha maganin na haddasa irin haka.
Ya kuma ce shine ya kara wa wannan yaro jini ba tare da ya tabbatar da ingancin jinin ba a ...
Ya ce as sami raguwa sosai na mutanen da ke kamuwa da cutar.
Sun yi kira da a saka hakan a shirin Inshorar kiwon lafiya ta kasa.
Ya bayyana cewa kowani mutum dake dauke da cutar kanjamau na bukatan kudin da ya kai Naira 50,000
Ya kuma ce coci a shirye take domin ta hada kawance da gwamnati.
Cikin mutane 3,800 da aka tabbatar suna dauke da cutar an samu yara kanana 70 da su ma suna dauke ...
Najeriya ta na daga cikin jerin kasashen da suke da yawan mutanen da ke dauke da cutar Kanjamau.