Sanata Shehu Sani ya tallafawa sansanin yan bautar kasa a Kaduna da magunguna
Sanata Sani wanda wani maitaimaka masa Abdussamad Chima Amadi ya wakilta ya ce yayi haka ne domin tallafa wa matasan ...
Sanata Sani wanda wani maitaimaka masa Abdussamad Chima Amadi ya wakilta ya ce yayi haka ne domin tallafa wa matasan ...
Kwamishinan ilimi na jihar Andrew Nok ya ce gwamnatin ta fara raba kujeru 90,000 ga wasu makarantun.
Ya ce yanzu haka ribar da suke samu ya fi kudaden da suke kashewa wajen gyara taragon jiragen.
Uba Sani ya ce ana nan an ci gaba da bincike akan haka.
John ya kara da cewa jam’iyyar bata ji dadin abubuwan da ya faru a jihohin Kaduna da Ribas ba.
Kwamishinan ya ce gwamnati za ta karo wadannan na'urori domin rabawa sauran makarantun jihar.
Ya ce sauran wuraren da suka sami kudaden harajin ya hada da asibitoci da makarantun dake jihar.
Wadannan sune ke yin garkuwa da mutane a titin Kaduna Zuwa Abuja.
Sun kuma sayar da kayan kicin na gidan tare kuma da manyan ma’ajiyar suturu, wato wardrobe na gidan kakaf.
" Saboda haka muna kira ga Uwar jam'iyyar da ta duba wannan kuka na mu ta bi mana hakkin mu ...