SALLAH: Kiristoci sun taya musulman Kaduna cirbe filin idi
Shima jami’in kungiyar CPO Daniel Bitrus ya ce sun fito ne domin inganta zaman lafiya tsakanin Kiristoci da Musulmai a ...
Shima jami’in kungiyar CPO Daniel Bitrus ya ce sun fito ne domin inganta zaman lafiya tsakanin Kiristoci da Musulmai a ...
Haka nan kan titin Abuja zuwa Kaduna ya yi kaurin suna wajen garkuwa da mutane.
A safiyar Talata mutanen garin Maro suka tashi cikin tashin hankali inda wasu mahara suka far wa kauyen.
A yau Alhamis ne gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da janye dokar hana walwala a garin Kachia.
A yau ne Shugaban Majalisar Tarayya, Yakubu Dogara ya karanta takardar da Jagaba ya rubuta wa malajisa a matsayin sanarwar ...