Wani ya rataye kan sa a Katsina
Wani mutum mai suna Badamasi Musa, ya kashe kan sa a garin Kabomo, cikin Karamar Hukumar Bakori, Jihar Katsina.
Wani mutum mai suna Badamasi Musa, ya kashe kan sa a garin Kabomo, cikin Karamar Hukumar Bakori, Jihar Katsina.