AMBALIYAR RUWA: Karamar Hukumar Hadejia na buƙatar agajin gaggawa
Ya zama dole, al'umar Najeriya da hukumomi su waiwayi yankin Hadejia da mutanen yankin domin kawo musu ɗauki na musamman.
Ya zama dole, al'umar Najeriya da hukumomi su waiwayi yankin Hadejia da mutanen yankin domin kawo musu ɗauki na musamman.
Kodinatan kungiyar Jessica Bartholomew ta sanar da haka a lokacinda kungiyar ta kai wa gidan talabijin din KSMC ziyara a ...
Monday ya yi kira ga mazaunan karkara da su taimaka wa 'yan sanda da bayanan sirri da za su taimaka ...
Ya ce kananan hukumomin Giwa da Birnin Gwari na cikin kananan hukumomin da suka fi fama da hare-haren mahara a ...
Dukkaninsu su biyun Hashimu da Galambi suna adawa da Shugabancin Jam'iyyar a Karamar hukumar ta Gwaram kuma sunki yiwa gwamna ...
Ana tuhumar Thodore Orji da dan sa Chinedu kan harkallar kudaden jihar, sama da fadi da kudaden jihar da sauran ...
Mai taimakawa gwamnan jihar Bala Mohammed kan lamuran bangarorin da dama Alhaji Isa Sale ya sanar da haka ranar Alhamis.
Gonna ya ce rundunar ta saurari kararrakin fyade fiye da sauran laifuffuka kamar su garkuwa da mutane da kai wa ...
Gwamnan jihar Gombe Inuwa Yahaya ya sauya wa wasu kwamishinonin sa 6 wuraren ma'aikatu sannan ya sallami wasu kwamishinoni 3.
Jega ya kara da cewa dole 'yan siyasa su rage son kai, satar kudin gwamnati da facaka da su.