Jega ya nemi Tinubu ya tsira da mutuncin sa, ta hanyar sauke ‘yan APC da ya naɗa kwamishinonin zaɓe
Cikin watan jiya ne Tinubu ya naɗa Kwamishinonin Zaɓe 10, waɗanda cikin su aka tabbatar akwai masu ɗauke da katin ...
Cikin watan jiya ne Tinubu ya naɗa Kwamishinonin Zaɓe 10, waɗanda cikin su aka tabbatar akwai masu ɗauke da katin ...
Ya ce a wajen tantancewar kuma tilas a riƙa yi ƙeƙe-da-ƙeƙe, ba kawai a riƙa cewa, 'duƙa ka yi gaisuwa ...
Jega kwararren mai yin dharhi ne kuma tsohin mataimakin shugaban jaridar Daily Trust. Sannan kuma shine mawallafin jaridar 21st Chronicles.
Ya bayyana cewa babban dalili shi ne mambobin jam'iyyun siyasa masu ɗimbin yawa ba su ma da rajistar jam'iyyun da ...
Farfesa Attahiru Jega ya kwatanta jam'iyyar PDP da APC kamar wasu tagwaye 'yan gida ɗaya, ciki ɗaya kuma masu kama ...
Yanzu ku duba ku gani, kafin zuwan APC jam'iyyar ta yi ta kurin cewa zata saka ƙafar wando ɗaya da ...
Jega ya kara da cewa dole 'yan siyasa su rage son kai, satar kudin gwamnati da facaka da su.
Bayan samun ‘yanci dai Najeriya ta yi tsarin mulkin yanki, inda aka shata ikon kasa ga Arewa, Kudu da Yamma.
Har da Jega aka yi min taron-dangin kayar da ni a 2015
Shugaba nagari Najeriya ke bukata