BUHARI YAYI MURABUS: ‘Idan mai fada wawa ne, mai saurare ba wawa bane’ – Fadar Shugaban kasa
Abaribe da wasu sanatoci sun soki salon mulkin gwamnatin Buhari musamman a wajen harkar samar da tsaro a kasa Najeriya.
Abaribe da wasu sanatoci sun soki salon mulkin gwamnatin Buhari musamman a wajen harkar samar da tsaro a kasa Najeriya.