Kungiyar ‘Yan kasuwa masu siyar da kayan gwari da Dabbobi a yankin Kudancin Najeriya sun janye yajin aiki, bayan shafe kwanaki ba a shan jan miya a yankin
Ƙungiyar ta janye yajin aikin ne bayan tattaunawa da wakilan gwamnatin tarayya karkashin jagorancin gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello.