An kori ‘lalatattun’ malaman jami’a 8
An kori malamai da dama kuma an fallasa da dama daga cikin su a jami’o’in kasar nan.
An kori malamai da dama kuma an fallasa da dama daga cikin su a jami’o’in kasar nan.
Ana sa ran za su yi na su taron raba-gardamar a hedikwatar su da ke Abuja.