Kwamitin Bincike ya kama Oloyede, Shugaban JAMB da laifin ɗaukar ma’aikata 300 a asirce
Sai dai kuma Shugaban Kwamiti Yusuf Gagdi bai amince da dalili ko hujjar da Oloyede ya bayar ba.
Sai dai kuma Shugaban Kwamiti Yusuf Gagdi bai amince da dalili ko hujjar da Oloyede ya bayar ba.
Daraktan Yaɗa Labaran Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa, Olusola Abiola ne ya fitar da wannan sanarwar a ranar Talata.
Adamu ya gargadi manyan makarantun Najeriya game da shiga jami’o’in ba bisa ka’ida ba, yana mai cewa dole ne jami'o'i
Wannan mai bayar da shaida na farko dai ya fara bayar da shaidar sa, yayin da ƙoƙarin daidaitawa ta hanyar ...
Dalibi na farko cikin jerin daliban shine Monwuba Chibuzor Chibuikem, namiji, mai lambar rajista, 10054281ID, daga jihar Legas.
Yanzu sai da kawai ayi sha'ani, domin har da malamai da masu makarantu ake haɗa baki a shirya wa ɗalibai ...
Kakakin ma’aikatar ilmi, Ben Gooong, ya bayyana wannan shawara na gwamnati a sanarwa da ya fitar ranar litinin.
Jami'a daya ta ce ita ma sai mutum ya samu maki 220 a jarabawar JAMB za su bashi gurbin karatu.
Alkaluman bayanan sun nuna cewa dalibai 444,947 suka samu shiga jami'o'in kasar nan.
Biyu daga cikin daliban 'yan jihar Anambra ne kuma sun samu maki 365 da 363.