KORONA: Shugaban Majalisar Dattawa ya caccaki Babba da Karamin Ministan Lafiya kan rashin halartar su Taron Daƙile Korona
Ehanire da Ƙaramin Ministan Lafiya Olorunnimbe Mamora da Babban Sakataren Ma'aikatar Lafiya duk ba su halarci taron ba.
Ehanire da Ƙaramin Ministan Lafiya Olorunnimbe Mamora da Babban Sakataren Ma'aikatar Lafiya duk ba su halarci taron ba.
Ranar Talatar da ta gabata ne PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin cewa tattalin arzikin Najeriya na ci gaban mai ...
Rahoton kididdigar ya nuna cewa Coronavirus ta kashe mutum 283,876 a duniya, a cikin watanni uku.
Ya kara da cewa fasinjojin ne za su biya kudin da kan su. Kuma nan gaba za a fadi ranakun ...
Bayan haka an samu karin yawan mutane da suka kamu da cutar a kasar.
Hukumar Kiwon Lafiya ta duniya ta bayyana cewa cutar coronavirus ta zama annoba a duniya yanzu.
Rahotanni da a ka fitar a daren Lahadi cutar coronavirus ya zama annoban gasket a kasar Italiya.
WHO ta ce ta na wannan kokarin ne kafin jiran magungunan da masana suka dukufa binciken samarwa da kirkirowa.
Nan da nan jami’an tsaro suka garzaya suka yi cacukui da Jole, aka yi awon gaba da shi.
kasar Italiya ta na maida ‘yan Najeriya masu hijira zuwa a kasar zuwa cikin kasar Libya.