Mata ta kashe kanta a dalilin kama mijinta da wata a gadon su na aure
Wannan mummunar abu ya faru ne ranar Laraba gidan su dake unguwar Egan-Igando, jihar Legas.
Wannan mummunar abu ya faru ne ranar Laraba gidan su dake unguwar Egan-Igando, jihar Legas.
Hujjar Ismail dai shine wai don taki ta zubar da cikin da take dashi.