Sama da mutane 20,000 ne suka rasa muhallin su a Jihar Kaduna – SEMA
Wani bene mai hawa biyu ta rushe sannan iskar ruwa ya yaye jinkan gidaje 250.
Wani bene mai hawa biyu ta rushe sannan iskar ruwa ya yaye jinkan gidaje 250.
Bincike ya nuna cewa mutane miliyan bakwai ke rasa rayukan su a duniya a duk shekara a dalilin shakar gurbataciyar ...
Jami’an gwamnati da dama da suka je wurin sun ce za a kai musu daukin gaggawa.
Kakakin shugaban kasa, Garba Shehu ya sanar da haka a yau Talata.
A karamar hukumar Kiyawa iska ta shafi mutane 108 sannan ta rusa gidaje 228 a kauyen Shuwarin.
Ita dai wannan mota ta yi kusan shekara ta na ajiye a wannan wuri.
Hukumar NEMA ne ta sanar da hakan yau a garin Sokoto.