Ba na fargarbar faduwa zabe – Buhari
Cikin wadanda suka halarci taron har da gwamnonin APC 11.
Cikin wadanda suka halarci taron har da gwamnonin APC 11.
Oshiomhole ya yi zargin cewa akwai wasu Kwamishinonin Zabe da ke wa jam’iyyar PDP aiki.
Amma dai ya tabbatar da kone motocin, wanda ya ce wasu batagarin magoya bayan wasu ‘yan siyasa ne suka kone ...
Yakubu ya ce tuni INEC duk ta tattaro kayan zaben da aka fara rarrabawa yanzu duk su na hannun ta, ...
Tantance masu zabe zai fara ne da karfe takwas na safe zuwa biyu na rana a runfunar zabe. Kowa ya ...
Malami dai ya rubuta wasikar a ranar Laraba, 13 Ga Fabrairu, kuma shi da kan sa ya sa mata hannu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya jaddada cewa Najeriya ta fi kowace jam’iyya muhimmanci, a kasar nan.
INEC ta ce ta na da yakinin cewa za a gudanar da zabe a jihar Anambra a rana daya da ...
INEC ta nemi a gaggauta mika mata sunayen ejan-ejan na zabukan gwamna da majalisar jiha
hukumar ta kara yawan kwanakin daga ranar Juma’a 8 ga watan Faburairu zuwa Litini 11 ga watan Faburairu.