Kada wani dan Kabilar Igbo ya tsorata da barazanar da matasan Arewa su kayi masu – Gwamnonin Jihohin Igbo
Ya ce dole a dauki mataki akan irin wadannan matasan gudun kada a maimaita abinda ya faru a da.
Ya ce dole a dauki mataki akan irin wadannan matasan gudun kada a maimaita abinda ya faru a da.