Cikin mabaratan da muka kama, akwai masu Kanjamau, masu ciki da wasu kunshe da damin kudi a tarkacen su – Hisban Kano
Kwamandan hukumar Hisbah na jihar Haruna Ibn-Sina ya sanar da haka wa manema labarai ranar Juma'a a hedikwatar hukumar dake ...
Kwamandan hukumar Hisbah na jihar Haruna Ibn-Sina ya sanar da haka wa manema labarai ranar Juma'a a hedikwatar hukumar dake ...
Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa a ranar Alhamis ya kona giya da ta kwace a hannun wasu mutane a karamar ...
Gwamnan ya yaba da yadda Yan Hisban suke gudanar da aikin su inda yace za'a duba yiyuwar kara musu albashi.
Sai dai dakarun hukumar bata yi nasarar kama masu siyar da giyar ba. Duk sun gudu a lokacin da suka ...
An kama wadannan mutane a unguwannin Tudun Murtala dake karamar hukumar Nasarawa da unguwar Hudebiyya, a sharada, jihar Kano.
Shi kan sa Kwamndan Hisbah din ya taba rike shugabancin bangaren Hisbah na zaratan kamen karuwai da kangararrun ‘yan mata ...
Kwamandan kungiyar Adamu Kasarawa ya bayyana haka a hira da yayi da BBC Hausa.
Wannan abin mamakin ya faru ne a Sabon Gari dake karamar hukumar Fagge.
Yusuf ya ce gwamnati ta kafa dokar hana yin amfani da ababen hawa karfe 6 na safe zuwa 4 na ...