Gwamnoni su fara rufe tsiraicin da su ka yi wa jihohin su, kafin su nemi sutura a hannun Gwamnatin Buhari -Sanata Lawan
Tare da ragargazar gwamnonin, Osita ya hada gaba dayan gwamnonin Najeriya ya yi masu kwasar-karan-mahaukaciya ya watsa su cikin bola.