JIGAWA: Kotu ta hana Hakimi korar Fulanin da suka shafe shekaru 50 a rugar su
Bayan kammala shari’a, sai lauyan masu kara, Hafizu Abubakar ya bayyana wa manema labarai cewa shari’a ta yi adalci sosai.
Bayan kammala shari’a, sai lauyan masu kara, Hafizu Abubakar ya bayyana wa manema labarai cewa shari’a ta yi adalci sosai.
An kuma samu tsabar kudi naira dubu dari uku da hamsin da wasu kudaden kasashen waje a hannun su.