An kashe mata da yara sama da 60 a harin Adamawa, inji Miyetti Allah
Kungiyar Miyetti Allah tace zuwa yanzu, gawa 60 ne suka irga.
Kungiyar Miyetti Allah tace zuwa yanzu, gawa 60 ne suka irga.
“Ina farin cikin cewa dukkan tabargazar da aka yi lokacin Jonathan, ba na kan aiki na ne.
A ranar 5 Ga Oktober, Ministar Harkokin Kudade, ta mika cakin kudin na SUKUK har naira biliyan 100 ga Ministan ...
Za a kara seta su domin ganin ba a samu Baraka ba da kuma like duk wata rami da zai ...
Ya kara da cewa ko daya ke suna da zama da gwamnati ranar 15 ga watan Nuwamba, duk da haka ...
Kakakin fadar shugaban kasa Garba Shehu ya ce Sule Lamido na yin haka ne domin neman suna.
Wannan bayani ya fito ne daga Ofishin Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris.
"Ina amfanin gina ko kuma gyara asibitocin dake mallakin gwamanti idan basu da kayan da za su ceto rayukan mutane.?"
Jim kadan da yin bayanin na sa, Hon. Ado Doguwa ya fito ya ragargaje shi, ya na mai cewa wannan ...
Shugaban kungiyar Idu Isua yace wannan yajin aikin ba shine karo na farko da ma'aikatan hukumar suka taba yi ba.