Kungiyoyi hudu sun siya wa El-Rufai fom din takara
Mambobin kungiyoyin sun ya tattaki na musamman zuwa fadar gwamnati domin mika wa gwamna El-Rufai fom din.
Mambobin kungiyoyin sun ya tattaki na musamman zuwa fadar gwamnati domin mika wa gwamna El-Rufai fom din.
A yanzu dai mutane 14 din da suka sami rauni an kwantar da su a babbar asibitin Sabon Wuse.
Sun fi so aci gaba da watandar kudaden gwamnati wasu kadan na wawushe su.
Amaechi ya bayyana haka ne a hira da yayi da jaridar Punch.
Marigayi Hashidu ya rsu ne bayan fama da yayi da rashin lafiya.
A gaskiya ban ji dadin daukar wannan shawara ba saboda tsananin kauna da mutuncin dake tsakanina da gwamnan jihar Nasiru ...
A yau Laraba ne Mukhtari Shagari ya sanar cewa zai fito takaran gwamnan jihar Sokoto.
Shi ne sanatan nan da ba ya gajiya da rawa ko a gaban wa takawa ya ke yi.
Buhari dai ya sa wa kudirori uku hannu a ranar Juma’a wadanda a take duk suka zama doka kenan.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara Ibrahim Wakkala ya raba wa mabukata 11,000 abinci a jihar.