Masu riƙe da sarautun gargajiya da shugabannin yankunan karkara ke mara wa ‘yan bindiga baya – Gwamnonin Arewa maso Gabas
Hare-haren 'yan bindiga na ci gaba da muni a Bauchi, Gombe da Taraba, inda aka kashe ɗaruruwa a watannin baya-bayan ...
Hare-haren 'yan bindiga na ci gaba da muni a Bauchi, Gombe da Taraba, inda aka kashe ɗaruruwa a watannin baya-bayan ...
Wannan sanarwa na kunshe ne a cikin wata takarda da sakataren gwamnati Ibrahim Abubakar-Njodi ya fitar a cikin wannan mako.
Waɗannan mutane sun sassare Abdullahi da gariyo sannan suka ji masa ciwo da wukake, kafin suka kwace naira 200,000 da ...
Shugabannin mazaɓar sun yi fatali da umarni da kotu ta bayar, wanda ta hana a bincike shi ko a ɗauki ...
Sai dai kuma duk da saɓanin da aka samu da haushin Tinubu da ake ji, hakan bai hana shi yin ...
Kera ya yi murnar wannan hukunci inda ya ce yanzu ya samu sauki tunda dama tun a farko ba laifi ...
Ɗan takarar shugabancin ƙasa a PDP, Atiku Abubakar ya lashe dukkan ƙananan hukumomin Jihar Gombe 11.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yana tare da dan takarar Shugaban kasa na jami’yyar APC Bola Tinubu.
Farkon wannan makon ne Babban Mai Binciken Kuɗin PDP na Jihar Gombe, Honorabul Mahmoud Mohammed Wafa ya fice daga jam'iyyar, ...
Sai dai kuma PREMIUM TIMES ta ruwaito yadda aka samu 'yar tirja-tirja wajen taron gwanjon motocin da aka ƙwato daga ...