Hedikwatar APC ta soke korar da reshen Gombe ya yi wa Ɗanjuma Goje, ta yi gargaɗin a daina yin aikin gidadanci
Kwamitin Zartaswa na Ƙasa, na APC, ya soke dakatarwar da APC a Jihar Gombe ta yi wa Sanata Ɗanjuma Goje.
Kwamitin Zartaswa na Ƙasa, na APC, ya soke dakatarwar da APC a Jihar Gombe ta yi wa Sanata Ɗanjuma Goje.
Shugabannin mazaɓar sun yi fatali da umarni da kotu ta bayar, wanda ta hana a bincike shi ko a ɗauki ...
Abdullahi ya ce ba zai yiwu a zuba masa ido ya rika abinda ya ga dama bayan a ita jam'iyyar ...
Idan ba a manta ba, EFCC ta janye daga tuhumar da ta ke yi wa Goje kan zargin satar naira ...
Idan ba a manta ba Sanata Goje baya ga maciji da gwamnan jihar Gombe wanda ya mara wa baya a ...
Gwamna Inuwa Yahaya da Sanatan Gombe ta Tsakiya, Goje, sun amince a ranar Laraba cewa za su haɗa kai domin ...
Akula Maikano wanda shine Mabudin Tangale, karamar hukumar Billiri jihar Gombe ya bayyana wa wakilin PREMIUM TIMES a Gombe
Gwamna Inuwa Yahaya na Jihar Gombe ya zargi tsohon gwamnan jihar, Ɗanjuma Goje da laifin haddasa mummunar tarzoma a jihar.
Gwamnatin Inuwa Yahaya ta bayyana cewa ba za ta kyale wani a jihar ya rika zuwa yana tada zaune tsaye ...
Sanarwar da mataimakiyarsa ta musamman kan harkokin yada labarai Lilian Nworie, ta fitar ta ce mutam daya ya mutu yayin ...