ZAGON KASA: APC za ta binciki zargin yin zagon kasa da Goje ya yi wa jam’iyyar a zaben 2023
Abdullahi ya ce ba zai yiwu a zuba masa ido ya rika abinda ya ga dama bayan a ita jam'iyyar ...
Abdullahi ya ce ba zai yiwu a zuba masa ido ya rika abinda ya ga dama bayan a ita jam'iyyar ...
Idan ba a manta ba, EFCC ta janye daga tuhumar da ta ke yi wa Goje kan zargin satar naira ...
Idan ba a manta ba Sanata Goje baya ga maciji da gwamnan jihar Gombe wanda ya mara wa baya a ...
Gwamna Inuwa Yahaya da Sanatan Gombe ta Tsakiya, Goje, sun amince a ranar Laraba cewa za su haɗa kai domin ...
Akula Maikano wanda shine Mabudin Tangale, karamar hukumar Billiri jihar Gombe ya bayyana wa wakilin PREMIUM TIMES a Gombe
Gwamna Inuwa Yahaya na Jihar Gombe ya zargi tsohon gwamnan jihar, Ɗanjuma Goje da laifin haddasa mummunar tarzoma a jihar.
Gwamnatin Inuwa Yahaya ta bayyana cewa ba za ta kyale wani a jihar ya rika zuwa yana tada zaune tsaye ...
Sanarwar da mataimakiyarsa ta musamman kan harkokin yada labarai Lilian Nworie, ta fitar ta ce mutam daya ya mutu yayin ...
Sanata Shettima kamar Sheriff, ya yi gwamna a Barno shekaru takwas. Shi ne ma ya hau kujerar bayan saukar Sheriff.
Sannan kuma ana rade-radin baiwa Sanata Danjuma Goje shugabancin jam’iyyar APC. Goje dai tsohon Sanata ne da a yanzu ba ...