Boko Haram sun sako Faston cocin EYN da suka yi barazanar kashe shi da suka yi
Boko Haram sun sako faston cocin EYN Bulus Yikura da suka yi garkuwa dashi a makon jiya.
Boko Haram sun sako faston cocin EYN Bulus Yikura da suka yi garkuwa dashi a makon jiya.
Majiya a cikin jami’an sojoji a Yobe ta ce wa PREMIUM TIMES za a saki yaran ranar Laraba da safe.