Fayose ya maka EFCC kotu
Fayose ya maka EFCC kotu
Fayose ya ce yanzu dai suna tattaunawa ne a tsakanin su domin ganin yadda komai zai wakana.
Lauyoyin bangarorin biyu su ma sun yi ikirarin cewa sun a fuskantar barazana daga abokan hamayya.
EFCC da Jami’an Kwastam sun yi wa Fayose kofar-raggo
Gwamna mai jiran gado ya na bayani ne dangane da irin tulin bashin da ya ga gwamnatin Fayose ta bari.
Za a rantsar da Fayemi a ranar 6 Ga Oktoba, 2018.
A lokacin da ya ke tafiya a kasa zuwa fadar basaraken, jama’a sun rika bin sa suna jinjina masa.
Fayose dai zai mika mulki ne a hannun Fayemi, wanda dama a hannun sa ne ya karba cikin 2014. Zai ...
Duk da dai Obasanjo baya tare da Jam'iyyar APC, a wannan zabe dai yayi APC ne.
Abin da kamar wuya sai dai kuma mai aukuwa ta auku domin tunu hukumar zabe har ta bayyana Fayemi a ...