KURUNKUS: Zaben Osun bai kammalu ba, za a sake zabe a inda aka soke zabuka – Hukumar INEC
Joseph Fuwape ne ya fadi haka a karshen bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da aka yi.
Joseph Fuwape ne ya fadi haka a karshen bayyana sakamakon zaben gwamnan jihar da aka yi.