Kungiyar ‘Amnesty’ ta nemi Najeriya ta buga sakamakon zargin cin zarafin jama’a da sojoji ke yi
Amnesty International ta zauna tare da kwamitin inda ta damka masa binckiken da kungiyar ta fitar dangane sojojin.
Amnesty International ta zauna tare da kwamitin inda ta damka masa binckiken da kungiyar ta fitar dangane sojojin.
Kalu ya ce a duk lokacin da ya shigo jihar yakan leka gwamna Ifeanyi na Enugu.
Mu dai a Kaduna bamu san yadda zata kama ba domin kuwa an kawo raguna amma babu masu siya.
Agujiobi ya ce ma’aikatar su ta fara gudanar da bincike domin gano tushen bullowar cutar.
Za a gagguta tura zaratan sojojin sama 150 zuwa domin aikin taimakawa a wanzar da tsaro a jihar Taraba.
“ Sahihancin zabe ya dogara ne ga irin sahihan mutanen da aka dora domin su gudanar da ayyukan zaben.
Za ayi wa yara ‘yan watanni tara zuwa shekara biyar rigakafi tsakanin wadannan ranaku da ta kebe.
Ossai ya yi kira ga iyaye da su tabbata sun kai 'ya'yan su allurar rigakafin da zaran an fara.
lauyan EFCC, Kelvin Uzozie, ya nemi a sake kakkabe fayil din case din domin zai sake gabatar da wasu sabbin ...
Ekochin ya ce likitocin na da damar zabar inda suke so a tura su.