ZARGIN GAGARIMAR SATA: Kotu ta ƙwace gidajen Ikweremadu 40
Duk wanda ke iƙirarin na sa ne ba na Ekweremadu ba, to ya garzaya kotun domin ya kai hujjojin cewa ...
Duk wanda ke iƙirarin na sa ne ba na Ekweremadu ba, to ya garzaya kotun domin ya kai hujjojin cewa ...
A cikin wasiƙar, Ekweremadu ya shaida wa ofishin cewa zai kai yaron ne Landan domin a yi masa maganin da ...
Ekweremadu ya ziyarci Jamus ne domin halartar taron 'Yan kabilar Igbo mazauna kasar Jamus.
Ekweremadu ya samu kuri’u 37, shi kuma Omo-Agege ya samu 68.
Abin da ya sa shugabannin Arewa ke tsoron sake fasalin Najeriya
Ekweremadu na takarar sake dawowa majalisar dattawa a Shiyyar Enugu ta Yamma a karkashin jam’iyyar PDP.
Shugaban Masu Rinjyaye Ahmed Lawan ne ya karanto kudirin neman a tafi hutun, kuma aka amince.
FIFIKON YAWA: Sanata Ekweremadu da Lawan sun tafka musu bisa jam'iyyar da tafi yawa a Majalisar Dattawa
Yadda aka nemi halaka ni da iyali na
Shehu ya tura wa Ekeremadu wannan sako ne ta shafin sa ta tiwita.