TSANANIN TSADAR RAYUWA: Tinubu ya kafa dokar-ta-ɓaci kan tsadar abinci, za a ƙayyade farashi, a raba taki
Babban Daraktan Yaɗa Labarai Dele Alake ya fitar da sanarwar a taron sa da manema labarai a ranar Alhamis.
Babban Daraktan Yaɗa Labarai Dele Alake ya fitar da sanarwar a taron sa da manema labarai a ranar Alhamis.
A kan haka ne ƙungiyoyin su ka ce ai shi 'tuition fees' tuni Jami'o'in Gwamnatin Tarayya sun daina karɓar su ...
Bayan haka Alake ya yi karin bayani game da hana tsohon gwamnan jihar Akinwumi Ambode sake takarar gwamna a jihar.
Ya ce idan ana kwatanta kwarewa da cancantar zama shugaban ƙasa, ai Tinubu ko kaɗan ya fi ƙarfin a kwatanta ...