Abin da ya sa za mu gina titin jirgin kasa dodar daga Kano zuwa Jamhuriyar Nijar – Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana fa’idar da ya ce ke tattare da gina titin jirgin kasa daga Kano zuwa Maradi ...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana fa’idar da ya ce ke tattare da gina titin jirgin kasa daga Kano zuwa Maradi ...
Banda kunci da kangin talauci babu abin da mulkin Buhari ya tsinana wa 'yan Najeriya, sai tulin alkawurran karairayi.
Gwamnan Jihar Katsina, Aminu Masari ya bayyana cewa akalla Jami'an Kula da Lafiya 14 ne suka kamu da cutar Coronavirus ...
Allah yayi wa marigayi Abba Kyari rasuwa a makon da ya gabata a dalilin fama da yayi da cutar Korona ...
Gwamna Badaru Abubakar na Jigawa ya yi karin hasken yadda dan jihar na farko ya kamu da cutar Coronavirus.
Masari ya bayyana cewa dole a dauki wannan mataki a jihar ganin yadda ake ta samun karuwar wadanda suka kamu ...
Shugaban kwamitin Mannir Yakubu ya sanar da haka ranar Juma'a a taron manema labarai da aka yi a garin Katsina.
Gwamna Masari ya ce daga karfe 7 na safiyar Asabar, ba shiga ba fita garin Daura kuma kowa ya yi ...
Haka Buhari ya bayyana wa Mujallar Interview wadda ta yi tattaunawa ta musamman da shi ta hanyar tura masa tambayoyi ...
Alamomi na nuna cewa yarjejeniyar da gwamnatin Jihar Katsina ta kulla da masu garkuwa da mutane ba ta yi tasiri ...