RANAR HAUSA TA DUNIYA: Jihar Katsina na shirin jan ragamar nuna wa duniya matsayin Hausa a duniya
Jihar Katsina ta sha alwashin fito da Daura a matsaiyin cibiyar Hausawa da harshensu ga miliyoyin al’ummar duniya.
Jihar Katsina ta sha alwashin fito da Daura a matsaiyin cibiyar Hausawa da harshensu ga miliyoyin al’ummar duniya.
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Radda, ne ya tarbi tawagar tare da jagorantar su zuwa Daura don yin gaisuwar ta’aziyya.
Buhari dai mazaunin Kaduna ne, sai dai tun daga 2015 da ya zama shugaban Kasa, muamularsa ya koma daga Abuja ...
Ya yi wannan neman yafiyar ce a ranar Sallar Idin Ƙaramar Sallah, a Abuja, wadda kuma ita ce sallar sa ...
Sauran mambobin kwamitin sun sun haɗa da Shugaban Ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Babban Sakataren Ma'aikatar Harkokin Shari'a
Bai dai bayyana waɗanda ya ke zargin su na bin sa a baya su na yi masa taɗiyar ba, to ...
A ranar Juma'a ce Buhari ya yi wanann jawabi, ya na mai yin godiyar musamman ga Allah Ta'ala, saboda tsawoncin ...
Kaita dai ya koma PDP inda tuni ya kafa ofishin kamfen ɗin sa a tsohon ofishin kamfen ɗin Buhari a ...
Sun yi tsokaci cewa Najeriya ƙasa ce ƙasa ce mai mabambantan addinai da ke bin tsarin dimokraɗiyya, ba tsarin addini ...
Wani mai suna Aminu Jamo ne ya kayar da Fatuhu da ƙuri'u 117, shi kuma Fatuhu ya samu ƙuri'u 30 ...