Shugaban Kotun CCT, ya bayyana gaban Majalisar Dattawa, bayan maigadin da ya kifa wa mari ya kai mata karar sa
Shugaban Kotun CCT, Danladi Umar ya bayyana a gaban Kwamitin Sauraren Korafe-korafe a ranar Talata, a Majalisar Dattawa.
Shugaban Kotun CCT, Danladi Umar ya bayyana a gaban Kwamitin Sauraren Korafe-korafe a ranar Talata, a Majalisar Dattawa.
Yanzu dai kotun CCT ta bada umarnin a kamo mata Onnoghen a duk inda ya ke a fadin kasar nan.