ARANGAMA: Dakarun Najeriya sun kashe Boko Haram 20 a Baga
Yace babu soja ko daya da aka rasa a wannan arangama da suka yi da Boko Haram.
Yace babu soja ko daya da aka rasa a wannan arangama da suka yi da Boko Haram.
"Idan na ga dan Boko Haram yanzu, zan iya sa bindiga na bindige shi kawai.