Jam’iyyu 44 sun saka hannu a takardar yarjejeniyyar zaman lafiya a jihar Barno
Akalla jam’iyyu 44 ne suka saka hannu a takardar yarjejeniyyar zaman lafiya a lokacin zabe a jihar Barno.
Akalla jam’iyyu 44 ne suka saka hannu a takardar yarjejeniyyar zaman lafiya a lokacin zabe a jihar Barno.
Chukwu, mai mukamin Burgediya Janar, ya ce ana nan ana tantance mutanen da aka kubutar
Ya ce sojojin ne ma suka kashe mahara har 22. Haka ya shaida wa manema labarai a dakin taron sojoji.
sun kwato makamai da dama da Boko Haram suka gudu suka bari bayan dakarun sun fatattake su.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Damian Chukwu ne ya sanar da hakan wa manema labarai a garin Maiduguri.