Yadda ‘Yan bindiga suka sace dalibai masu shirin rubuta jarabawa da malamar su a Kaduna
Wannan hari ya auku ne ranar Litinin da misalin karfe 8 na safe a kauyen Damba-Kasaya, dake karamar hukumar Chikum.
Wannan hari ya auku ne ranar Litinin da misalin karfe 8 na safe a kauyen Damba-Kasaya, dake karamar hukumar Chikum.