ZABEN 2023: Tinubu nagartacce ne, gangariyar da ba sai an sha wahalar tallata shi ba – Inji Tsohon Minista
Cikin makon da ya gabata ma shugabannin kungiyar sun kai irin wannan ziyara a Jihar Oyo.
Cikin makon da ya gabata ma shugabannin kungiyar sun kai irin wannan ziyara a Jihar Oyo.
Ya ce tunda dai har Arewa ta yi zango biyu a jere, to babu wani tawilin da za a kawo ...
Tinubu ya ce abin da jam’iyyar APC ta gindaya shi za a bi wajen warware matsalar shugabancin majalisar kasar nan.
Tsohon gwamna Oshiomhole wanda ya taba yin shugabancin kungiyar kwadago ta kasa, NLC, ya bayyana wannan aniya ta sa ce ...
Shi dai Adams Oshimhole na da daurin gindin Jagorar jam'iyyar, Bola Tinubu da Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Tinubu ya ce ya tuna yadda Oyegunn ya kara nanata masa jihohin da rigingimun su ka fi muni, kamar Kogi, ...
Sai dai har yanzu Tunubu bai nuna cewa ya amshin tayin jagorancin kwamitin ko bai amsa ba.
Lamido ya kuma dora alamar tambaya a kan yadda wannan gwamnatin ke yaki da cin hanci da rashawa.
na kammala wannan kalami aka barke da dariya ana tafa masa.
Zai ci gaba da zama tsare a hannun EFCC har zuwa ranar 19 Ga Satumba, 2017, ranar da alkalin Babbar ...