ILMI TILAS: Za a fara kamen damke iyayen da suka ki tura ‘ya’yan su makaranta
Hakan inji Buhari, ya zama wajibi kan kowane yaro ya samu ilmin firamare da na sakandare.
Hakan inji Buhari, ya zama wajibi kan kowane yaro ya samu ilmin firamare da na sakandare.
Wannan bayani ya fito har daga bakin jami'an gwnatin jihohin Adamawa da Barno, a jiya Litinin.
Arewa maso Gabas da ya hada da Gombe, Adamawa, Bauchi, Yobe da Barno, akwai jami’a 2 kacal.
Ya nuna rashin jin dadin yadda rashinn ilimin zamani ya yi wa matasa katutu da manya.
Majiya a cikin jami’an sojoji a Yobe ta ce wa PREMIUM TIMES za a saki yaran ranar Laraba da safe.
Ya ce za a kara yawan malamai a makarantun da ke kauyuka.
SARS a jihar sun kama wasu barayin da suka shahara wajen Satan katin ATM din mutane.
Ya ce hari na biyu wanda ya fi muni, shi ne wanda kungiyar ta sake kaiwa washegari Litinin a kauyen ...
2. Mantuwa da aka yi da irin yanayin da kasa ta fada a lokacin yakin basasa.
"Duk matan da suka yi aure da wuri za su sami damar samun ilimin boko daga gidajen mazansu ba tare ...