Dakarun Najeriya sun yi raga-raga da ‘yan Boko Haram a yayin wasu hare-hare 2 da suka kai a Borno
Wata majiya ta ce akwai yiwuwar hare-haren da 'yan ta'addan ke kai wa su zama na ramuwar gayya ce kan ...
Wata majiya ta ce akwai yiwuwar hare-haren da 'yan ta'addan ke kai wa su zama na ramuwar gayya ce kan ...
"Shekaru huɗu da suka wuce an tarwatsa Marte amma abin takaici shi ne yadda a cikin kwanaki uku aka sake ...
Harin na ranar 13 ga watan Mayu da kuma aka binne nakiya a kan titin Damboa-Maiduguri ya yi sanadin mutuwar ...
Gwamnan wanda shi ne shugaban ƙungiyar gwamnoni na Arewa maso gabas, ya roƙi gwamnatin tarayya da ta bai wa yankin ...
Gwamnatin jihar Borno ta kammala shirin tsugunar da mutane 7000 da suka dawo Najeriya bayan gudun hijira da suka yi ...
"Mun kuma aika da mutum 22 babban asibitin mahaukata na gwamnatin tarayya dake Maiduguri jihar Borno domin duba lafiyar su.
Da yawa daga cikin waɗanda ibtila’in Boko Haram ya raba da gidajensu da suka sauya matsuguni sun sake shiga damuwa ...
“A yanzu da yake an samu zaman lafiya a wurare da yawa a jihar Borno, mun shirya taimaka musu su ...
Makiyaya ka tafi da dabbobinsu waɗannan wurare a lokacin kiwo domin amfana da albarkar da ke wannan wuri.
A watan Satumbar 2022 an kuma yanke mata wani hukuncin zaman yari na wasu shekaru 7 kan damfarar da ta ...