INEC ta fallasa manhajar rajistar zaɓe ta bogi a yanar gizo
Kwamishinan Zaɓe na Ƙasa kuma Shugaban Kwamitin Ilmantar da masu Zaɓe, Festus Okeye ne ya bayyana haka a Abuja.
Kwamishinan Zaɓe na Ƙasa kuma Shugaban Kwamitin Ilmantar da masu Zaɓe, Festus Okeye ne ya bayyana haka a Abuja.
JNI ta yi wa jami'an tsaro tsokacin cewa su gaggauta binciken salsala da tushen da kwafen takardar ya fito.